Washington (IQNA) Wakiliyar majalisar wakilan Amurka ta bayyana cewa an yi mata barazana saboda sukar da take yi kan ayyukan gwamnatin sahyoniyawan a Gaza.
Lambar Labari: 3490018 Ranar Watsawa : 2023/10/22
Tehran (IQNA) Bayan lalata ofishin Ilhan Omar , wakiliya Musulma a Majalisar Dokokin Amurka, hukumomi sun zargi wanda ake zargi da kona masallatai a Minneapolis da hannu a wannan barna.
Lambar Labari: 3489091 Ranar Watsawa : 2023/05/05
‘Yar Majalisa Wakilan Amurka Musulma taa soki ‘yan jam’iyyar Republican:
Tehran (IQNA) Yar Majalisa Wakilan Amurka Musulma daga jam’iyyar Democrat ta yi kakkausar suka ga shugabannin Jam’iyyar Republican inda ta bayyana cewa matsayar da suke dauka kanta saboda kasancewarta Musulma ce.
Lambar Labari: 3488266 Ranar Watsawa : 2022/12/02
Tehran (IQNA) An gudanar da zaman tattauna daftarin kudirin dokar yaki da kyamar musulunci a majalisar wakilan Amurka, wanda ‘yar majalisa Ilhan Omar ta gabatar.
Lambar Labari: 3486686 Ranar Watsawa : 2021/12/15
Tehran (IQNA) Kwamitin musulmin Amurka ya yabawa Ilhan Omar ‘yar Majalisar Musulma bisa irin hidimar da take yi wa al’ummar Musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3486642 Ranar Watsawa : 2021/12/04
Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar wakilan Amurka musulma Ilhan Omar ta yi nasarar lashe zaben fitar da gwani na jam’iyyarta a jihar Minneasota a zaben ‘yan majalisar wakilai na kasar da za a gudanar.
Lambar Labari: 3485079 Ranar Watsawa : 2020/08/12
Ilhan Omar ‘yar majalisar wakilan Amurka ta caccaki gwamnatin Al Saud kan zargin kutse a cikin wayoyin jama’a.
Lambar Labari: 3484441 Ranar Watsawa : 2020/01/23
Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin kasa Amurka ce wadda take adawa da siyasar Trump ta yaki a kan Iran.
Lambar Labari: 3484399 Ranar Watsawa : 2020/01/09
Bangaren kasa da kasa, jakadan Isra'ila a a Amurka ya ce za a bayar da visa ta ziyara ga Ilhan Omar da Rashida Tlaib.
Lambar Labari: 3483865 Ranar Watsawa : 2019/07/21
bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi kakkausar suka kan 'yan majalisar dokokin kasar ta Amurka musulmi Ilhan Umar da kuma Rashida Tlaib.
Lambar Labari: 3483836 Ranar Watsawa : 2019/07/13
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta yi kakkausar suka dangane da siyasar gwamnatin Amurka kan kasar Venezuela.
Lambar Labari: 3483601 Ranar Watsawa : 2019/05/03
Bangaren kasa da kasa, bangarorin siyasa da na addini da dama a kasar Amurka sun nuna goyon bayansu ga Ilhan Omar kan cin zarafin da Trump ya yi a kanta.
Lambar Labari: 3483548 Ranar Watsawa : 2019/04/15
Jami’an tsaron kasar Amurka sun kame wani mutum dan shekaru 55 da haihuwa tare da gurfanar da shi a gaban kuliya, bayan da ya yi barazanar kisan ‘yar majalisar dokokin kasar musulma.
Lambar Labari: 3483528 Ranar Watsawa : 2019/04/07